Gwada kanka - tambayoyi 10 kan hukunce-hukuncen fighun ibada.
Sign in to Google to save your progress. Learn more
Email *
1. Ma'anar faɗin Allah: (إنما المشركون نجس) (Lalle mushrukai najasa ne)).
2 points
Clear selection
2. Ma'anar faɗin Annabi S.A.W: (Mummuni baya zama Najasa).
2 points
Clear selection
3. Daga cikin hikimomin da suka sa a ke kiran Sallah da Ikama *
2 points
4. Hukuncin kiran Sallah da Ikama ga Mutane da yawa Faralin kifaya ne, amma ga Mutum shi kadai kuma wajibi ne. *
2 points
5. Azumin watan Ramadan wajibi ne kuma rukuni ne cikin rukunnan Musulunci, duk wanda ya karya shi ba tare da wani uzuri ba to ya yi wani zunubi babba kuma babu abin da zai sa a yafe masa sai ya tuba zuwa ga Allah, kuma wajibi ne ya rama azumin. *
2 points
6. Watan azumi na shiga ne - kamar yadda ya zo a Sunnah - bayan faɗuwar ranar 29 ga watan Sha'aban ko bayan watan ya cika kwana 30. *
2 points
7 DAGA CIKIN SHARUDDAN WAJABCIN ZAKKA, KAYAN GONA, DANA LAMBU *
2 points
8 ZAKKAN KAYAN GONA (SIRAI) IDAN YA YAWAITA, KAYAN LAMBU (KAYAN MARMARI) IDAN AKAGA SUNYI KYAU *
2 points
9. Umrah wajibi ce a rayuwar Musulmi sau ɗaya kamar aikin Hajji. *
2 points
10. Aikin Hajji na da lokutan da a ke yin sa hakan nan kuma yana da wuraren da a ke ɗaukan harma saboda shi. *
2 points
Submit
Clear form
This content is neither created nor endorsed by Google. Report Abuse - Terms of Service - Privacy Policy